BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Trump ya yi barazanar yi wa Oman ruwan bama-bamai idan ta yi katsalandan a batun Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 17 ga watan Agustan 2026.
Dalilai 5 da suka sa Adeleke ke son tiƙar rawa
Ademola Adeleke, gwamnan jihar Osun a Najeriya, ya shahara da laƙabin "Dancing Governor" wato gwamna mai yawan rawa saboda yawan rawar da yake yi a wuraren taro da bukukuwa.
Me ke faruwa da sojojin Amurka da ke cikin jirgin USS Lincoln?
Iyalan dakarun da ke cikin jirgin ruwan na Lincoln sun nuna damuwa game da taɓarɓarewar lafiyar ƙwaƙwalwarsu saboda yanayin da suka tsinci kansu, inda aka ruwaito cewa wasu ma'aikatan jirgin sun yi yunƙurin faɗawa ruwa.
Abubuwa 7 da suka taimaka wa Adeleke lashe zaɓen Osun
Adeleke ya fafata ne da sauran ƴan takara 14, ciki har da ɗan takarar jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Bola Oyebamiji, wanda shi ne babban abokin hamayyarsa a zaɓen.
Biranen duniya 10 mafiya yawan jama'a a 2026
Wani sabon rahoton World Popolation Review na 2026 ya sake fayyace jerin biranen duniya mafiya yawan jama'a a shekarar 2026.
Kamaru ta lashe kofin mata na Afirka a karon farko
Kamaru ta lallasa Malawi da ci 3-0 a wasan ƙarshe, wanda hakan ya ba ta damar lashe kofin gasar kofin ƙwallon ƙafa ta mata ta Afirka a karon farko.
Shin akwai alaƙa a tsakanin maganin rage ƙiba da barasa?
Wasu mutanen da ke amfani da magungunan rage kiba sun ce sha'awarsu ta shan barasa ta ragu matuka ko kuma sun ji tashin zuciya lokacin da suka sha.
Iran ta sa ladan dala 30,000- 60,000 ga duk wanda ya kashe ko ya kama sojan Amurka
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Lahadi 16 ga watan Agustan 2026
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 17 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 17 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 17 Agusta 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 17 Agusta 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Barcelona za ta biya £65m kuɗin Rodri daga Man City
Wannan shafi na kawo muku labaran wasanni ne daga sassan duniya, kasuwar musayar 'yan wasa da kuma manyan sauye-sauyen da ke faruwa a fagen
Barcelona da Atletico na rububin Ounahi, Juventus ta haƙura da Martinez
Juventus ta janye daga zawarcin Emiliano Martinez, Manchester City na fuskantar hamayya a cinikin Pedro Neto, yayin da Real Madrid ke fatan ɗaukar Martin Zubimendi.
Ƙungiyoyi 5 da za su ɗauki hankali a Gasar Premier ta bana
Yayin da ya rage saura ƴan kwanaki a fara gasar Premier Ingila ta 2026/27, ƙungiyoyi na ci gaba da shirye-shiryen tunkarar gasar.
Juventus na zawarcin Martinez, Villa ta fara tattaunawa da Suzuki
Aston Villa na tattaunawa kan Zion Suzuki, wanda hakan ke ƙara wa Juventus kwarin gwiwar sayen Emiliano Martinez, yayin da Arsenal ke jiran a bayyana farashin Victor Osimhen.
Arsenal na son Osimhen, Barca za ta taya Rodri fam miliyan 60
Arsenal na kan gaba wajen zawarcin Jack Hinshelwood, Barcelona za ta sake taya Rodri, Manchester United da Tottenham da Arsenal na hamayya kan Victor Osimhen.
Yadda tawagar ƙwallon mata ta Afghanistan ta yi nasara kan tsaurin Taliban
Ƙungiyar tana fatan nan gaba za ta cancanci shiga gasannin ƙasa da ƙasa, kamar gasar cin kofin duniya da kuma Olympics.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Yadda aka kayar da jam'iyyar APC a zaɓen gwamnan jihar Osun
Adeleke ya fafata ne a zaben da sauran ‘yan takara 14, ciki har da dan takarar jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya Bola Oyebamiji, wanda shi ne fafatawar ta fi zafi a tsakaninsu.
Lokuta huɗu da siyasa ta raba Kannywood
A lokaci da dama, ƴan masana'antar sukan bayyana cewa sun shiga siyasa ne domin samun damar tallafawa masana'antar, tare da nemo mata hanyoyin inganta harkokinta.
Abu 5 da ya kamata ku sani kan zaɓen gwamnan jihar Osun
A ranar Asabar 15 ga watan Agustan nan al'ummar jihar Osun da ke kudu maso yammacin Najeriya za su fita rumfunan zaɓe domin kaɗa ƙuri'ar zaɓen gwamnan da zai jagorancin jihar tsawon shekaru huɗu masu zuwa.
BBC ta gano yadda jami'an tsaro suka kashe babban mai bincike a Afirka ta Kudu
An harbi Frans Mathipa yayin da yake tuƙa motarsa - mun samu damar ganin shari'ar da ake yi wa mutane takwas da ake zargi.
Ko Mourinho zai iya mayar da Real Madrid kan ƙadamin nasara?
Mourinho ya lashe kofi guda ɗaya kacal tun bayan da ya bar Real Madrid, wato gasar Firimiya da ya ci a wa'adinsa na biyu da Chelsea a shekarar 2015. Zaman da ya yi daga baya a Manchester United, Tottenham, Roma, Fenerbahce da Benfica ya samar da wasu nasarori a gasar kofuna, amma kuma ya kasance cike da rikice-rikice da cece-kuce.
'Ya kamata malaman adinin musulunci su nesanta addini daga harkokin siyasa'
Malamin ya yi gargadin cewa kalaman Sheikh Jingir na iya haifar da ce-ce-ku-cen da zai iya kai wa ga zub da jini.
Sarautun ƙasar Hausa da ake dandaƙe namiji kafin a naɗa shi
A ƙasar Kano, ɗaya daga cikin masarautu mafi ƙarfi a ƙasar Hausa, an fara amfani da irin wannan tsari ne a ƙarni na15 zamanin sarkin Kano Mohamamd Rumfa.
Yadda saƙonnin ƙarya a kafofin sadarwa ke janyo hantarar ƴan ci-rani a Libya
Wani shafin sada zumunta a dandalin X daga Masar ya wallafa wani saƙo da ke iƙirarin cewa za a "tsugunar da baƙin haure ƴan Afirka 850,000 cikin al'ummar Libya".
Shin Iran ta amince da kwance ɗamarar ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai?
Rahotanni sun nuna cewa ya gana da manyan jami'an Iraqi domin tattauna batun kwance damarar waɗannan ƙungiyoyi.
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Osun
Wannan shafi ne da ke kawo yadda zaɓen gwamnan Osun da sauran abubuwa ke wakana a Najeriya da sassan duniya 15/08/2026
Shugabannin da aka taɓa buɗe wa ɗakin ƙabarin Manzon Allah a Madina
Duk da cewa ɗakin da kabarin annabi Muhammad SAW yake ya kasance koyaushe a kulle sannan ba a barin jama'a su shiga, amma wasu shugabannin ƙasashe sun samu damar shiga ɗakin, ɗaya daga cikin wurare mafi daraja a addinin Islama.
An sanar da kuɗin kujerar aikin Hajjin 2027 a Najeriya
Hukumar NAHCON ta kuma sanya ranar 26 ga Satumba 2026 a matsayin ranar ƙarshe kuma ta kammala ɗora bayanan na dukkan maniyyatan Hajjin 2027.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.































































