BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Abin da muka sani kan 'hukumar bogi' da aka ware wa kuɗi a kasafin Najeriya
Wata sabuwar ce-ce-ku-ce ta kaure a fadar shugaban Najeriya, yayin da ofishin shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasar, da kakakin shugaban ƙasar, Bayo Onanuga suka musanta iƙirarin da wani mutum mai suna Prince Adeniyi Adeyemi ya yi cewa Shugaba Tinubu ya naɗa shi shugaban wata hukuma
Kotu ta tabbatar da David Mark a matsayin shugaban jam'iyyar ADC
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya
Kociyoyin da suka ajiye aiki da waɗanda aka kora a gasar kofin duniya 2026
Gasar kofin duniya ita ce mafi kalubale da kociyoyin tamaula ke fuskanta, inda tuni masu horarwa bakwai suka ajiye aiki ko aka kora a wasannin bana.
Mece ce makomar kuɗaɗen mutanen da CBN ya rufe bankunansu?
Galibi bankunan da aka ƙwace wa lasisin, ƙananan bankuna waɗanda ƙananan ƴankasuwa da masu ƙananan sana'o'i ke amfani da su wajen aika ƙuɗaɗen ciniki.
Yaushe ne INEC za ta rufe shafin wallafa sunayen ƴan takara?
Sashe na 29 (1) na dokar zaɓe ta 2026, ta tanadi cewa jam'iyyun siyasa su miƙa jerin sunayen ƴan takarar kwanaki 120 kafin zaɓen.
Da gaske sojojin Najeriya sama da 100 sun tsere da makamansu a Borno?
Masana tsaro a Najeriya na ci gaba da tsokaci kan yadda wasu jami'an sojin Najeriya sama da 100 suka tsere da makamansu, yayin wani hari da mayaƙan ISWAP suka kai kan Bataliya ta 162 da ke jihar Borno.
'Har an kammala shirin binne ni': Matar da ta yi shekara 30 da cutar HIV
A lokacin da aka gano Margret tana ɗauke da cutar HIV, magungunan cutar ba su isa ƙasar Kenya ba, wanda hakan ya tilasta mata ɓoye halin da take ciki har sai da ta haihu a shekarar 1999, sai dai jaririn nata ya rasu bayan wata biyu da haihuwa.
Me ya sa kadarorin Iran da aka riƙe ke da muhimmanci a tattaunawa da Amurka?
Tsawon shekaru, Iran na ƙoƙarin samun damar amfani da kuɗaɗenta da ke ajiye a ƙasashen waje, amma takunkuman tattalin arziki da aka ƙaƙaba mata sun hana ta samun damar.
Iran ta sha alwashin ɗaukar fansar kisan Ayatollah Ali Khamenei
Wannan shafi ne da ke kawo muku bubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 01 ga watan Yulin 2026
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 3 Yuli 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 2 Yuli 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 2 Yuli 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 2 Yuli 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Sakamakon wasannin Gasar Kofin Duniya 2026
Dukkanin bayanan da suka kamata ku sani kan Gasar Kofin Duniya ta 2026
Wasanni
KAI TSAYE, Ba za a bai wa ɗan wasa jan kati ba don ya rufe baki a wasannin Uefa
Wannan shi ne da zai ke kawo muku labarain wasanni sharhi da bayanai da suka shafi gasar cin kofin duniya 2026 da wasu batutuwan da suka shafi wasanni
Atletico Madrid ta ki sayar da Alvarez, Everton na zawarcin Gueye da Keita
Atletico Madrid ba za ta saurari duk wani tayin siyan dan wasan gabanta, Julian Alvarez mai shekara 26 ba, duk da cewa Barcelona na zawarcinsa.
Gasar kofin duniya 2026: Ingila za ta kara da Mexico a zagayen ƴan 16
Wannan shi ne da zai ke kawo muku kai tsaye karawa tsakanin Ingila da DR Congo tare da sharhi da bayanan wasan da sauran batutuwan da suka shafi gasar cin kofin duniya
Ko akwai ƙasar da za ta iya taka wa Faransa birki a gasar bana?
Kocin Faransa Didier Deschamps ya buƙaci a yi taka tsantsan duk da ganin yadda tawagarsa ta lallasa Sweden, lamarin da ya sa magoya bayan Les Bleus su ka fara mafarkin lashe gasar cin kofin duniya.
PSG za ta rike Barcola, Chukwueze na son ya ci gaba da taka leda a AC Milan.
Paris Saint Germain ta tsaya kan matsayinta cewa ba sai an sayar da dan wasan Faransa Bradley Barcola ba, duk da cewa Liverpool da Arsenal na zawarcinsa
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Jihohin Najeriya da suka fi samun ƙaruwar masu cutar HIV a 2025
Rahoton mai taken rahoton yanayin lafiyar ƴan ƙasar na 2025 wato "The State of the Health Nation Report", ya bayar da bayani dalla-dalla kan irin ƙarin da kowacce jiha daga cikin jihohin ƙasar 36 da Abuja suka samu a 2025.
Fitattun ƴan siyasar Najeriya 9 da ba su taɓa sauya sheƙa ba
Al'amarin sauya sheƙar ya ƙara ƙamari tun bayan zaɓen 2023 inda ƴan siyasa jam'iyyar PDP da APC suka rinƙa ficewa suna komawa jam'iyyu irin su LP da ADC da NDC da PRP ma sauran jam'iyyu.
Matakan da ake bi wajen wanke cikin ɗakin Ka'aba
A kowace shekara akan gudanar da al'adar wankin cikin ɗakin Ka'aba, kuma an gudanar da na wannan shekara a ranar Talata 15 ga watan Muharram, wadda ta zo daidai da 30 ga watan Yuni 2026.
Me ya sa aka kasa kawar da Boko Haram shekaru 24 bayan ɓullarta?
Sunan kungiyar na asali shi ne "Jama'atu Ahlis Sunna Lidda'awati wal-Jihad" (wato mutanen da ke da'awar jihadi a kan tafarkin Sunnah), amma jama'a suka yi mata lakabi da Boko Haram saboda tsananin adawarsu da ilimin zamani da tsarin rayuwar yammacin duniya.
Yadda zargin sauya sunayen ƴan takara ke haifar da barazana a APC
Yayin da jam'iyyun siyasar Najeriya suka fara shigar da sunayen ƴan takararsu na kujeru daban-daban a shafin Hukumar Zaɓe ta Ƙasar INEC, wata sabuwar ƙura ta sake tashi a cikin jam'iyyar APC mai mulki, inda wasu daga cikin ƴan takarar da suka yi nasara a zaɓukan fidda gwani ke zargin cewa an sauya ko kuma ana shirin sauya sunayensu duk da cewa su ne suka lashe zaɓe.
NYSC: Sauye-sauye bakwai da za a yi wa shirin hidimar ƙasa a Najeriya
Gwamnati ta ce an yi gyaran ne don sauya akalar tsarin na NYSC zuwa wanda zai mayar da hankali kan bunƙasa ƙwarewa a fannin sana'o'i da nufin samar wa matasan da ke cikin shirin ayyukan yi bayan sun kammala
Ko sasanci tsakanin Iran da Amurka zai zama matsala ga ƙasashen yankin Gulf?
Fahimtar da ke tsakanin Iran da Amurka, idan har ta ɗore, za ta iya ba da damar daidaita dangantakar da ke tsakanin ƙasashen biyu.
Trump ya sha kaye a kotun ƙoli kan dokar zama ɗan Amurka
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 30 ga watan Yunin 2026.
''Yadda muka shiga cikin ƙunci bayan sace ƴaƴanmu yayin zana jarabawa a Borno’’
Iyayen ɗaliban nan da wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ko ISWAP ne suka yi awon gaba da su yayin da suke rubuta jarabawar NECO a makarantar sakandaren gwamnati da ke garin Lassa, a ƙaramar hukumar Askira/Uba ta jihar Borno, sun ce suna cikin matsanancin tashin hankali tun bayan aukuwar lamarin.
Yadda wata mata ta zargi likitoci da cire mata ƙoda a asibitin Gombe
Matar ta ce asibitin na ƙoƙarin rarrashinsu domin kada maganar ta fito fili, kuma mahaifinsu ya je asibitin domin neman bayani kan abin da ya faru, amma bai samu gamsasshiyar amsa ba.
Ko Firaministan India zai iya zuwa Iran domin jana'izar Ali Khamenei?
Firaministan India Narendra Modi ya ziyarci Isra'ila kwanaki biyu kafin Isra'ila da Amurka su ƙaddamar da hari kan Iran, kuma gwamnatin India ba ta yi alawadai da kisan da aka yi wa Ali Khamenei ba a harin na ranar 28 ga watan Fabrairu.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.































































