BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Trump da Xi sun ƙarƙare tattaunawa a Beijing
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Juma'a 15/05/2026
Wane ne ya fara gina Ka'aba?
Alƙaluma sun nuna cewa aƙalla a kowace shekara akwai mutum miliyan 13 zuwa 15 da ke ziyartar ɗakin a duk shekara da suka haɗa da fiye da miliyan 11 da ke halartar Umra da kuma miliyan 2 zuwa 3 da ke zuwa aikin Hajji a kowace shekara.
Jadawalin manyan jam'iyyun siyasar Najeriya na zaɓen fidda gwani
Manyan jam'iyyu huɗu a Najeriya sun fitar da jadawalin da suke shirin bi wajen gudanar da zaɓen fitar da gwani kafin babban zaɓen 2027.
Ko me ya sa hankalin ƴan adawa tashi kan alƙawarin wa'adi ɗaya na Peter Obi?
Jam'iyyun hamayyar ƙasar sun yi watsi da kalaman nasa, inda suka bayyana su a matsayin na yaudara da neman jan hankalin jama'a.
Waɗanne ƙasashen Larabawa ne ke ɗasawa da Isra'ila?
Ƙasashen Larabawa da dama na bayyana rashin amincewa da Falasɗinu da mamayar Isra'ila a Gaza a matsayin dalilin rashin shiga diflomasiyya da Isra'ila.
Abin da zai iya hana ka auren mace fiye da ɗaya
Sheikh Ahmed el-Tayeb ya ce auren mace fiye da ɗaya abu ne da ya dogara kan wasu sharuɗɗa.
Ta yaya za a iya aiwatar da hukuncin ɗaurin shekara 75 kan Saleh Mamman?
Lauyan ya bayyana wa BBC cewa yanke wa mutum hukunci ba ya nan ko ba ya gaban kotu na nufin kotu ta ci gaba da shari'a tare da yanke hukunci alhali wanda ake tuhuma bai halarci zaman kotun ba.
Manyan ƙalubale da ke hana matasa yin takara a Najeriya
Wasu matasan na da buri da hangen nesa na kawo sauyi a al'ummarsu, amma suna ganin akwai manyan ƙalubale da ke hana su taka sahihin mataki zuwa siyasa
Tsakanin Boko Haram da ƴanbindiga waɗanne suka fi haɗari ga Najeriya?
Yawanci maharan suna da alaƙa ne da ƙungiyoyi masu iƙirarin jihadi na al-Qaeda da IS sai kuma ƙungiyoyin ƴanbindiga.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Ra’ayi Riga, 19:29, 15 Mayu 2026, Tsawon lokaci 1,00,00
Shiri ne a duk ranar Juma'a da ke baiwa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 15 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 15 Mayu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 15 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, An samu kuskuren VAR sau 23 a Premier League a bana
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 11 zuwa 16 ga watan Mayun 2026.
Manchester City da PSG na hamayya kan Valverde, Arsenal na zawarcin Fernandez
Manchester City da PSG na zawarcin ɗan wasan tsakiya na Real Madrid Federico Valverde, Arsenal ta ƙwallafa rai kan ɗan wasan West Ham Mateus Fernandes.
Ko Mourinho zai iya gyara Real Madrid?
Sabon babi ne ake fatan buɗewa na kawo muhimmin canji a Real Madrid, sanin cewa Jose Mourinho zai dawo ƙungiyar bayan shekara 13 da raba gari da ita.
Gordon ya amince da komawa Bayern, Greenwood zai ci gaba da zama a Marseille
Bayern Munich ta cimma yarjejeniya da Anthony Gordon, Mason Greenwood na sha'awar ci gaba da taka leda a Marseille.
Abin da ya kamata ku sani kan Gasar Kofin Duniya ta 2026
Za a yaye labulen gasar ranar 11 ga watan Yuni a filin wasa na Estadio Azteca da ke birnin Mexico City na ƙasar Mexico.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Tinubu ya gargaɗi masu siyasar a mutu ko a yi rai a zaɓen fitar da ƴantakara
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Alhamis 14//05/2026
Yadda maslahar tsayar da Shekarau ta bar baya da ƙura
Alamu sun nuna cewa maslahar da aka yi a jam'iyyar APC da ta kai ga tsayar da Malam Ibrahim Shekarau a matsayin ɗan takarar sanatan Kano ta tsakiya, ta bar baya da ƙura.
Yadda Iran ke amfani da ƙananan jiragen ruwa wajen gallaza wa Amurka a Mashigar Hormuz
Ƙananan jiragen ruwan na daga cikin dabarun yaƙin Iran wajen ƙalubalantar ƙasashe masu manyan makamai irin Amurka.
Ko shan lemun kwalba mai sa kuzari na da illa ga matasa?
A yau, shan lemun da ke sa kuzari da ake kira da energy drinks ya zama ruwan dare a birane da ƙauyuka da dama.
Yadda aka yi sulhu tsakanin Barau Jibrin da Abdullahi Gwarzo
Alamu na nuna cewa an daƙile faruwar wani ɓangare na rikicin da ke ƙoƙarin ruruwa a jam'iyyar APC reshen jihar Kano da ka iya jefa jam'iyyar cikin wani hali na rashin tabbas.
Abu 4 da za su fi ɗaukar hankali a ziyarar Trump zuwa China
Duka shugabannin biyu, Trump da Xi na fatan ziyarar za ta yauƙaƙa dangantaka tsakanin ƙasashen biyu.
Wane ne Alexx Ekubo, jarumin Nollywood mai jin Hausa da ya rasu?
Alexx Ekubo ya fara samun karɓuwa a Najeriya ne a shekarar 2010 bayan ya zo na biyu a gasar Mr Nigeria. Wannan ne ya buɗe masa hanya zuwa harkar kwaikwayo da tallan kaya kafin daga baya ya zama daya daga cikin fitattun jaruman Nollywood.
Wane tasiri karɓa-karɓa ke yi wajen zaɓen shugaban Najeriya?
A ɓangaren ko tsarin karɓa-karɓa alheri ne ko akasin haka, Farfesa Kari ya ce ya danganta ne da yadda mutane suke kallon abun.
Netanyahu ya ziyarci Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa a asirce a lokacin yaƙin Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Laraba 13/05/2026
Me ya bambanta aikin Nuhu Ribadu da sabon ofishin tsaron cikin gida na Najeriya?
Wannan sabon naɗi na zuwa ne a lokacin da Najeriya ke fama da matsalolin tsaro da suka haɗa da hare-haren 'yan bindiga, ayyukan ta'addanci da kuma rahotannin yunƙurin juyin mulki.
Ko sabon tsarin Amurka zai kawar da ta'addanci a Afrika?
Amurka ta nuna damuwa kan yaɗuwar ƙungiyoyin mayaƙa masu tsattsauran ra'ayi a yammacin Afrika musamman a yankin Sahel da Tafkin Chadi.
Me ya sa Faransa ke son ƙulla sabuwar alaƙa da shugabannin Afirka a Kenya?
Tun bayan samun 'yancin kai a shekarun 1960, Faransa ta ci gaba da riƙe dangantaka ta tattalin arziki da siyasa da tsaro da dama daga cikin tsoffin ƙasashen da ta yi wa mulkin mallaka, lamarin da ya sa ake zarginta da ci gaba da tasiri a cikinsu.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.





























































