BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Mutanen da suka samu tikitin takarar gwamna a jam'iyyar APC
Wannan shafi ne da kawo muku muhimman bayanan dangane da wainar da ake toyawa a Najeriya da sassan duniya na 21/05/2026
Fitattun masu neman takarar gwamna da suka janye a APC
Gwamnoni da suka samu takarar ta hanyar sulhu sun haɗa da gwamnoni masu ci na jihohin Delta, Kano, Enugu, Jigawa, Katsina, Kebbi da Sokoto da Zamfara da Neja da Akwa Ibom da Ebonyi.
Yadda jam'iyyar kyankyasai ke samun karɓuwa a Indiya
A lokacin wani zama, ministan ya kwatanta matasan ƙasar marasa aikin yi waɗanda ke shiga harkar hanƙoro da kuma aikin jarida a matsayin kyankyasai ko kuma kaska.
Wace riba Najeriya ta samu daga cire tallafin man fetur?
Kafin cire tallafi gwamnatin Najeriya ta bayyana wa al'ummarta cewa kuɗin da take kashewa wajen tallafin man fetur shi ne dabaibayin da ke hana ta samun ci gaba, sai dai sama da shekara uku bayan cire tallafin ƙasar na ci gaba da ciwo bashi daga waje kuma ana samun giɓi a cikin kasafin kuɗi.
Mece ce makomar Fubara,bayan janyewa daga zaɓen fitar da gwani na gwamnoni?
Gwamnan ya ce ya ɗauki wannan mataki ne bayan tunani mai zurfi tare da tattaunawa da ƴan uwa da abokan arziki.
Abu uku da ka iya faruwa a ƙarshen duniya
Makomar duniya na ɗaya daga cikin tambayoyi na ban mamaki da ake yi a kimiyance. Ko su kansu masana kimiyyar na ganin akwai tambayoyi da dama da ke buƙatar amsa.
Za mu kai wa Iran hari idan ba ta amince da yarjejeniya ba - Trump
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sauran sassan duniya ta ranar Laraba 20 ga watan Mayun 2026.
Me kisan kwamandojin ISIS da Amurka ta yi a Najeriya ke nufi?
A ranar Talatar nan ne hedikwatar tsaro ta Najeriya ta sanar da cewa haɗin gwiwa tsakanin dakarun ƙasar da na Amurka ya yi sanadiyyar kashe mayaƙan ƙungiyar ISIS aƙalla 175 a arewa maso gabashin Najeriya.
Me ya sa majalisar dattawa ke neman zama matattarar tsoffin gwamnoni?
A baya-bayan gwamnonin da suka gama wa'adin mulkin jihohinsu na rububin zuwa majalisar dattawa domin wakiltar jihohinsu.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 22 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 21 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 21 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 21 Mayu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Jamus ta gayyaci Neuer gasar kofin duniya duk da ritaya da ya yi a baya
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 17 zuwa 24 ga watan Mayun 2026.
Real Madrid na zawarcin Rodri, Bayern na neman Stones
Real Madrid na da ƙwarin gwiwar ɗaukar Rodri daga Manchester City sakamakon tafiyar Pep Guardiola, Bayern Munich na shirin zawarcin John Stones.
Abubuwa 8 da suka sa Arsenal ta lashe kofin Premier
BBC Sport ta duba muhimman lokutan da suka taimaka wajen sauya Arsenal daga ƙungiyar da ke kusan lashe kofi zuwa wadda ta zama zakara a Premier League a bana.
Me zai faru da Manchester City idan Guardiola ya bar ƙungiyar?
Manchester City na shirin ban kwana da Pep Guardiola a karshen kakar nan bayan lashe manyan kofi 17 guda 20 jimilla.
Najeriya za ta kara da Madagascar da Tanzania a neman gurbin Afcon
Najeriya da Afirka ta Kudu da kuma Tunisia duk suna cikin wannan siradi kasancewar suna cikin rukuni ɗaya da ƙasashen da za su karɓi baƙuncin gasar.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Yadda iyaye ke sayar da yaransu domin samun abin ci a Afganistan
A Afghanistan a yau, kusan mutane uku cikin huɗu ba sa iya biyan buƙatunsu na yau da kullum.
Wace irin alaƙa ce tsakanin China da Rasha?
Dangantakar tana ci gaba da wanzuwa duk da rashin daidaiton iko a tsakaninsu.
Ko me ya sa rikicin cikin gida na jam'iyyar ADC ke ci gaba da ƙamari?
Shugabannin jam'iyyar na jihohi dake takun saƙa da shugabancin Sanata David Mark, sun zarge shi da ƙokarin tilasta mu su sauka ba tare da ƙarewar wa'adin su ba.
Yadda zaɓen fitar da gwani na kujerar sanatoci na APC ya bar baya da ƙura
''Ni da nake takara ma ban yi zaɓe ba, ban ga kayan zaɓe ba, ban ga malaman zaɓe ba. Haka ma jama'a kashi casa'in ko casa'in da takwas bisa ɗari ba su ga masu zaɓe ba. Za mu duba abin da ya dace na doka mu ɗauka.''
Shin ya kamata a sha magani da lemun kwalba?
Daga jiƙawa da ruwa zuwa ɓallawa domin ya yi sauki haɗiyewa, akwai dabaru da dama da mutane daban-daban ke amfani da su domin sauƙaƙa wa kansu shan magani, musamman wanda ake ba su a asibiti
Shin wajibi ne daina aski da yanke farce ga mai layya?
Wannan magana tana cikin maganganun da malamai suke yawan tattaunawa a duk lokacin da Babbar Sallah ta ƙarato.
Gwamnoni da wasu sanatocin da suka samu takarar majalisar dattawa
Kamar yadda aka gudanar da na majalisar wakilai, shi ma na majalisar dattawa ya zo da mamaki kasancewar wasu manyan ƴan majalisar dattawan ba su kai bantansu ba kasancewar gwamnoni masu ci da suka kammala wa'adinsu biyu sun maye gurbinsu.
Pantami ya janye daga takarar gwamnan Gombe a APC
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Talata 19/05/2026
Ko za a iya raba siyasar Najeriya da dabanci?
A duk lokacin da aka kaɗa kugen siyasa a Najeriya, ƴandaban kan riƙa cin karensu babu babbaka da sunan kare iyayen gidansu na siyasa.
Yarinyar da ta tsere wa auren wuri daga ƙarshe ta zama matar shugaban ƙasa
BBC ta samu tattaunawa da ɗaya daga cikin mata mafiya ƙarfin iko a nahiyar Afirka.
Iran ta musanta illata jagoran addininta Mojtaba Khamenei
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Litinin 18/05/2026
Ko dakatar da ƴan fim na iya gyara masana'antar Kannywood?
''Ayyukan hukumar tace fina-finan za su yi tasirin da ake buƙata ne kawai idan ta samu haɗin kan masu ruwa da tsaki a masana'antar,'' a cewar wani masani.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.





























































