Buhari zai koma Nigeria nan da mako biyu — Rochas
An wallafa
Gwamnan jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya Rochas Okorocha ya ce nan da mako biyu shugaban kasar Muhammadu Buhari zai koma gida.
Gwamnan jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya Rochas Okorocha ya ce nan da mako biyu shugaban kasar Muhammadu Buhari zai koma gida.